Kungiyar Fulani makiyaya ta Kulen Allah ta shawarci gwamnati kan ta’addanci

Dailypost | 02-01-2025 03:44am |

Kungiyar makiyaya ta ‘Kulen Allah’ ta ce ta gano dalilan da ya sa ake zargin Fulani da ta’addanci a kasar nan. Shugaban kungiyar na kasa, Khalil Muhammad Bello, ya bayyana cecwa makiyaya sun fada cikin mawuyacin hali sakammakon batar da burtalai da aka yi. Ya ce akwai bukatar gwamnati ta zauna da kungiyoyin Fulani makiyaya [...]Kungiyar Fulani makiyaya ta Kulen Allah ta shawarci gwamnati kan ta’addanci

Stay Updated with the Latest News!

Don't miss out on breaking stories and in-depth articles.