Kungiyar darikar kadiriyya ta kafa gidan rediyonta

Dailypost | 02-01-2025 07:50am |

Kungiyar Darikar Kadiriyya ta kasa reshen jihar Kano, ta kaddamar da bude kafar Radio mai zaman kanta ta farko a nan jihar Kano mai suna “Kadiriyya Radio Nigeria”da nufin yada al’amuran da suka shafi koyarwar addinin Musulunci. Malam Ibrahim Isah Abdullahi Makwarari, wanda ya jagoranci kaddamar da bude tashar a yau, yace tashar za ta [...]Kungiyar darikar kadiriyya ta kafa gidan rediyonta

Stay Updated with the Latest News!

Don't miss out on breaking stories and in-depth articles.