A ranar Sabuwar Shekara, wani rikici kan rabon shinkafa ya kai ga mutuwar wani matashi mai suna Christian, wanda aka ce maƙwabcinsa Daniel Onyejekwe, mai shekaru 30, ya daba wa wuƙa a garin Sapele, Jihar Delta. Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Delta ta tabbatar da kamen Onyejekwe, wanda ake zargi da aikata kisan kai yayin hatsaniyar [...]Matashi ya kashe maƙwabcinsa a Delta kan rikicin shinkafa
Related Articles
Don't miss out on breaking stories and in-depth articles.