Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kano ta kaddamar da Kwamitin Fasaha kan Kula da Jini domin magance matsaloli da inganta ingancin jinin da ake amfani da shi a asibitocin jihar. A wata sanarwa da mai yadda labarai na ma’aikatar, Ibrahim Abdullahi, ya fitar a ranar Alhamis, 2 ga Janairu, 2025, kwamishinan lafiya na jihar, Dr. Abubakar [...]Ma’aikatar lafiya ta Kano ta kafa kwamitin kula da jini
Related Articles
Don't miss out on breaking stories and in-depth articles.