Gwamnan Jihar Ebonyi, Francis Nwifuru, ya ce gwamnatinsa za ta mai da hankali kan manufofi da shirye-shirye da za su kawo ci gaban da zai amfanar da kowa da kowa, tare da bunkasa damar tattalin arzikin al’ummar jihar. A cikin sakon sabuwar shekara ga mutanen jihar, Gwamna Nwifuru ya danganta nasarorin da gwamnatinsa ta samu [...]Zan maida hankali kan manufofi da shirye-shirye masu inganta ci gaba a 2025 – Gwamnan Ebonyi
Related Articles
Don't miss out on breaking stories and in-depth articles.